spot_imgspot_img

Naziru Taura

Naziru Taura is a dedicated teacher, Hausa blogger, freelancer, and translator with a passion for education, information dissemination, and purposeful leadership. He specializes in crafting compelling stories in both English and Hausa, focusing on the Sustainable Development Goals (SDGs) and amplifying the voices of marginalized and underreported communities. Through his work, Naziru offers hope, advocates for justice, and drives meaningful conversations on societal progress. With over a decade of experience, Naziru has produced numerous impactful stories, shedding light on business and economic empowerment opportunities. His investigative work has also uncovered cases of corruption, abuse of power, and the mismanagement of public funds, showcasing his commitment to accountability and transparency.

Mawallafin Jaridar WikkiTimes Zai Gabatar Da Lakca A Jami’ar Kasar Amurka

Haruna Mohammed Salisu, mawallafin jaridar WikkiTimes sannan dan jarida mai bincike da ke zaune a kasar Amurka, zai gabatar...

Jigawa: Yadda Kasuwancin Bandar Kwadi Ya Zama Hanyar Samun Kudin Shiga Ga Matasa

Kasuwancin bandar kwadi ya sauya rayuwar mutane da yawa a jihar Jigawa ta hanyar samar mu su da kudin...

Rayuka Fiye Da 60 Sun Salwanta Bayan Fashewar Tankar Dakon Man Fetur A Dikko

A kalla rayukan mutane 60 ne su ka salwanta a ranar Asabar biyo bayan fashewar wata tankar dakon man...

Borno: Mayakan Boko Haram Sun Kashe Manoma Fiye Da 40 A Sabon Hari

Wasu 'yan ta'adda da ake kyautata zaton cewa mayakan kungiyar Boko Haram ne sun kashe manoma fiye da 40...

Gagararren Dan Ta’adda – Sani Rusu – Ya Gamu Da Ajalinsa Bayan Artabu Da Rundunar Soji A Zamfara

Rundunar soji ta 1 Brigade a karkashin atisayen Fansan Yamma ta samu nasarar hallaka gagararren dan ta'adda, Sani Rusu,...

Saudiyya Ta Saki Wasu Mata Uku ‘Yan Nigeria Bayan Wata 10 A Gidan Yari Bisa Zargin Safarar Kwaya

Hukumomi a kasar Saudi Arabia sun saki wasu Mata uku 'yan Nigeria da aka tsare na tsawon watanni goma...

Jihar Jigawa Ta Saki Biliyan N1.5 Domin Sallamar Ma’aikatan Da Su Ka Yi Ritaya

Gwamnatin jihar Jigawa ta amince da sakin kudi, biliyan N1.5, domin fara biyan bashin hakkokin ma'aikatan jihar da su...

Jigawa: Gidaje 4 Sun Kone Kurmus Bayan Mota Ta Kwace Daga Hannun Dan Koyon Direba Ta Shiga Unguwa A...

Rundunar 'yan sanda a birnin Dutse, jihar Jigawa, ta tabbatar da konewar wasu gidaje hudu kurmus a yayin da...

Most Read

Latest stories