Governorship and States Assembly Elections 2023

For Live Updates

11.4 C
London
Monday, May 20, 2024

Naziru Taura

Sojoji sun kubutar da mutane 386 daga dajin sambisa bayan shekara 10 da yin garkuwa da su

Dakarun rundunar soji ta ‘’Ofireshon Desert  Sanity 111’’ sun gudanar da atisaye na tsawon kwanaki goma a kokarinsu na tsaftace dajin Sambisa ta hanyar tabbatar da cewa babu sauran wasu birbishin ‘yan ta’adda da ke boye a dajin.

Matashiya ‘yar shekara 33 ta zama alkaliya a babbar kotun jihar Jigawa

Wata matashiyar Lauya mai neman gurbi a karatun digiri na uku a bangaren shari'a mai suna Nilfa Abdullahi Gambo ta zama alkaliya a babbar kotun Jihar Jigawa.

Ana nuna mana wariya – Gwamnonin jihohin arewa maso gabas sun zayyana matsalolinsu

Gwamnonin jihohin arewa maso gabas sun bayyana takaicinsu bisa abinda suka kira 'wariya' da gwamnatin tarayya ke nuna musu a rabon manyan aiyuka a tsakanin sassan kasar nan.

Tinubu ya bawa tsohon shugaban INEC Farfesa Attahiru Jega mukami

Shugaban kasa Bola Tinubu ya amice da nadin tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC), Farfesa Attahiru Jega, a matsayin shugaban kwamitin gudanarwa na jami’ar Usman Danfodio da ke Sokoto wacce aka fi sani da ‘UDUS’.

Har yanzu ban gaji da siyasa ba – Atiku ya yi Magana akan yiwuwar takararsa a 2027

Atiku ya bayyana cewa har yanzu bai gaji da siyasa ba amma kuma hakan ba yana nufin cewa zai zama dan hana ruwa gudu ga matasa masu sha’awar siyasa ko son yin takara ba.

Iyalan Abacha sun kalubalanci kwace musu wata kadara a Abuja

Kamfanin dillancin labaran Najeriya (NAN) ya rawaito cewa matar Marigayi Abacha, Maryam Abacha, da babban É—anta, Muhammad Sani Abacha, sune suka shigar da karar.

Jam’iyyar APC ta kori dan majalisar wakilai Aminu Sani Jaji

A cewar Yusuf, kafin korar Honarabul Aminu sai da APC ta kafa kwamitin bincike akansa kuma kwamitin ya tabbatar da gaskiyar zarge-zargen da ake yi masa.

Kashe mu raba muke yi da talakawa idan mun saci kudin gwamnati – Sanata Ndume

Bulaliyar Majalisar dattajai, Sanata Ali Ndume, ya ce ‘yan siyasar da ke kashe mu raba da al-umma bayan sun saci kudin gwamnati basu cancanci hukunci mai tsauri ba.

Most Read

Latest