HomeKasuwanci & Tattalin Arziki

Kasuwanci & Tattalin Arziki

An rage kudin wutar lantarki

Kamfanonin rarraba hasken wutar lantarki dake fadin kasar nan da suka hada dana Abuja da kewaye (AEDC) sun fitar da sanarwar yin ragin kudin wutar lantarki ga kwastomominsu dake kan rukunin samar da wuta na 'Band A'.

Tsadar Rayuwa: An Samu Hauhawar Farashi Mafi Girma A Najeriya Cikin Shekaru 28

Haɓakar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ta ƙara ƙaruwa a cikin watan Janairu kuma ta kai kusan kashi 30...

Matatar Ɗangote Za Ta Fara Cinikin Man Fetur A Najeriya Nan Ba Da Jimawa Ba

Matatar mai ta Dangote za ta fara sayar da man fetur a Najeriya, a cikin makonni masu zuwa. Kamfanin dillancin...

Aliko Dangote Ya Faɗo Daga Matsayin Wanda Ya Fi Kowa Kuɗi A Afrika

Hamshaƙin dan kasuwar nan na Najeriya Aliko Dangote ya yi ƙasa a jerin masu kudin nahiyar Afrika inda ya...

Ba Yafe Wa Kwastomominmu Bashi Muka Yi Ba, Tangarɗar Na’ura Ce – MTN

Daga Halima Lukman A ranar Asabar ne kamfanin sadarwa ta MTN ta samu dangarɗar na’ura da dukka kwastomominsu da ake...

Sarkin Bauchi Ya Kai Ziyarar Bazata Kasuwanni, Ya Gargaɗin ‘Yan Kasuwa Da Su Ji Tsoron Allah

Mai Martaba Sarkin Bauchi, Dakta Rilwanu Sulaiman Adamu, ya kai ziyarar bazata a cikin kasuwannin da suke faɗin masarautar...

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Bada Tallafin Ilimin Fasahar Zamani Ga Matasa

Gwamnatin tarayya za ta fara shirin bada tallafi akan fasahar zamani ga matasan Najeriya. Gwamnatin ta bayyana cewa ta kirkiri...

Ina Aka Kwana Kan Rage Farashin Simitin BUA?

Duk da doki da zumudin da al’ummar Nijeria suka yi a lokacin da shugaban Kamfanikn Simimtin BUA, Alhaji Rabiu...

Most Read

Latest stories