Amina Usman

Guguwa Ta Yi Ajalin Yarinya,Mutum 15 Sun Raunata A Gombe

Nannauyan guguwa ta yi Ajalin wata yarinya tare da jikkata mutane 15 da kuma lalata dukiyoyi na miliyoyin Naira a Yankin Wuro Hampate,...

Hadi Sirika, Ɗiyarsa, Za Su Gurfana Gaban Kotu Bisa Badakalar N2.7bn

Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon kasa, EFCC, za ta gurfanar da tsohon ministan sufurin jiragen sama,...

EFCC:Ma’aikacin Kotu Ya Shiga Tasku Bayan Sama Da Faɗi Da Naira Miliyan 3.8

EFCC ta Yi Nasarar cafke wani ma'aikacin kotu sakamakon zargin sa da ake yi da laifin yashe kuɗin wani marigayi ta hanyar...

Tinubu: Fiye Da Mako Ba A San Inda Ya Yi Aure Ya Tare ba ,Ina Ya Maƙale?

Ɗarururuwan Ƴan Najeriya na cigaba da jefa tambayoyi a kafafen soshiyal Mediya domin neman jin ba'asin ina shugaba Tinubu...

Sarkin Kano Ya Jajanta wa Shekarau Kan Ɓarnar Da Gobara Ta Yi Masa

A ziyarar Jaje da mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya kaiwa  tsohon gwamna Malam Ibrahim Shekarau don jajanta...

Shan Jiƙo Ya Yi Ajalin Wasu Mutum Biyu A Jihar Ondo

Wasu Mutane biyu Alex Ojolewa da Samuel Alonge ƴan asalin garin Ipe-Akoko da ke ƙaramar hukumar Akoko ta Kudu maso Gabas na jihar Ondo sun gamu...

Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Sabon Harajin Da Gwamnati Ta Ƙaƙaba

A wani gagarumin mataki da babban bankin CBN ya ɗauka game da inganta harkar tsaro  ta yanar gizo a Najeriya...

Gwamnatin Adamawa Ta Bada Umurnin Rufe Makarantu Saboda Cutar Ƙyanda

Gwamnatin jihar Adamawa ta bayar da umarnin rufe makarantun gwamnati da ma masu zaman kansu da ke faɗin jihar sakamakon ɓarkewar cutar kyanda.  Dama dai Makarantun...

Most Read

Latest stories