Rashin Ganin Wata Ya Sanya Gwamnatin Tarayya Ta Tsawaita Ranakun Hutun Sallah
Gwamnatin Tarayya ta amince da sanya Alhamis, 11 ga watan Afrilun 2024 a cikin jerin kwanakin hutun karamar sallah...
Musulmi A Najeriya Za Su Yi Azumi Talatin
Kwamitin duban wata na fadar mai martaba Sarkin Musulmi Muhammad Sa'ad Abubakar III ya ce ba a samu ganin...
Ƴan Fashin Daji Sun Hallaka Jami’an Tsaron “Sa Kai” 30 A Jihar Neja
Kimanin jami’an tsaron sa kai 30 suka mutu a wata arangama da suka tafka da ‘yan fashin daji a...
Wani Matashi Ya Hallaka Ƙannen Sa Guda Biyu A Kano
Wasu rahotanni daga jihar Kano da ke Arewacin Najeriya sun bayyana cewa ana zargin wani matashi da kashe kannensa...
Tilas Sai Mun Binciki Ganduje Saboda Irin Yadda Ya Bar Wa Jihar Kano Abin Kunya — Abba
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce dole ne gwamnatinsa ta binciki tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje,...
Siyasar Kano: Jigo A Jam’iyyar APC Ya Yi Wa Abdullahi Abbas Wankin Babban Bargo
Jigo a Jam’iyyar APC reshen jihar Kano, Zulyadaini Sidi Mustapha Karaye ya zargi shugaban jam’iyyar APC na jihar Abdullahi...
G-Fresh Al-Amin Ya Saki Sadiya Haruna Bayan Da Ta Bashi Maƙudan Kuɗaɗe
Tsohuwar jarumar fin din Kannywood Sadiya Haruna ta bayyana cewa ta biya Abubakar Ibrahim da aka fi sani da...
Gwamnatin Tarayya Na Shirye-shiryen Ƙaddamar Da Sabon Katin Ɗan Ƙasa Na Musamman
Gwamnatin tarayya ta sanar da wani sabon tsari na ƙaddamar da sabon katin ɗan-ƙasa wanda ya sha bamban da...