Majalisa Ta Sahalewa Tinubu Ya Ranto $500m Daga Bankin Duniya
A jiya Laraba ne majalisar dattawa ta amince da buƙatar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu Na karɓo rancen dala miliyan 500 domin samar da mitocin...
Biliyan 90 Gwamnaton Tarayya Ta Cika A Kuɗin Aikin Hajjin Bana-Shettima
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima a yayin ƙaddamar da tashin alhazai na farko da ya gudana a Birnin Kebbi ya bayyana cewa...
Mafi Karancin Albashi :Naira 6000 Zuwa 8,000 Shine Albashin Ma’aikata A Borno
Kungiyar tsofaffin ma’aikata da kuma ta ƴan ƙwadago sun nuna rashin jin daɗinsu kan yadda ake biyan ma’aikata albashi a jihar Borno, inda suka bayyana...
ISWAP: Ɗan Mamman Albarnawy Ya Miƙa Wuya Ga Jami’an Tsaro A Maiduguri
Babban Ɗa ga Mamman Nur Albarnawy wanda ya assasa ƙungiyar Islamic State of West Africa Province (ISWAP), a ranar Lahadin da ta gabata ya mika...
Yanke Ƙauna Da Rayuwa Ya Sa Wani Jami’in Kwastam Bindige Kansa
Rahotanni sun bayyana wani jami’in hukumar hana fasa ƙwauri ta ƙasa (NCS) Abdulwahab Magaji, ya harbe kansa har lahira a gidansa da ke...
Rayuka Sun Salwanta,Wasu Sun Jikkata A Ƙazamin Hari Da Ƴan Bindiga Suka Kaiwa Sojoji
A Wani hari da ƴan bindiga suka kai sansanin sojoji dake ƙaramar hukumar Faskari a jihar Katsina, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyar yayin da wasu 11 suka...
Karramawa Ce Ta Sani Raba Likkafani Da Tukwanen Ƙasa-Sanata Hanga
Sanata Rufa'i Hanga Ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Kano ta tsakiya a majalisar dattijai, ya fito ya mayar da martani kan sukar da...
Kotu Ta Sakaya Matar Da Ta Saci Sa Hannun Marigayi Abba Kyari
Wata babbar kotu da ke Gwagwalada Abuja ta kama Misis Ramat Mercy Mba da laifin satar yin sa hannun tsohon shugaban ma’aikatan fadar...