HomeLabarai

Labarai

Majalisa Ta Sahalewa Tinubu Ya Ranto $500m Daga Bankin Duniya

A jiya Laraba ne majalisar dattawa ta amince da buƙatar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu Na karɓo rancen dala miliyan 500 domin samar da mitocin...

Biliyan 90 Gwamnaton Tarayya Ta Cika A Kuɗin Aikin Hajjin Bana-Shettima

Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima a yayin ƙaddamar da tashin alhazai na farko da ya gudana a Birnin Kebbi ya bayyana cewa...

Kano: Mutumin da ya cinnawa Masallaci wuta ana tsaka da Sallah ya shiga hannu

A ƙalla masallata 20 ne a wani shahararren masallaci a garin Larabar Abasawa da ke ƙaramar hukumar Gezawa a...

Mafi Karancin Albashi :Naira 6000 Zuwa 8,000 Shine Albashin Ma’aikata A Borno

Kungiyar tsofaffin ma’aikata da kuma ta ƴan ƙwadago sun nuna rashin jin daɗinsu kan yadda ake biyan ma’aikata albashi a jihar Borno, inda suka bayyana...

Kungiyar kwadago ta fice daga tattaunawa da gwamnati akan karin albashin ma’aikata

Majiyar WikkiTimes ta sanar da ita cewa gwamnati bata zo da alkaluma ko wani karin bayani da zai bayyana dalilinta na kafewa akan yin tayin da ta gabatar yayin ganawarsu da NLC ba.

HISBAH ta kama matasa 20 maza da mata saboda yin wanka tare a Kano

Dakarun Hisbah, a karkashin ofireshon Kau da badala, sun samu nasarar kama matasan ne bayan mazauna yankin wurin shakatarwar sun shigar da korafi.

Kano: Kotu ta daure ‘yan kasuwar canji 17 na tsawon wata shida

'Yan kasuwar canjin da aka gurfanar da suka hada da Ayuba Ibrahim, Idris Saidu, Idris Usman, Shu'aibu Muhammad, Hamisu Iliyasu, da sauran mutane 12 sun amsa laifinsu a gaban kotu.

Sambisa: Sojoji sun hallaka shugaban kungiyar Boko Haram da ya gaji Shekau

Bayan samun dumbin makamai a sansanin da aka kashe Tahir, an kashe wasu daga cikin mayakan kungiyar Boko Haram dake tare da shi a yayin da wasu suka gudu da raunukan harbi.

Most Read

Latest stories