A yau Talata aka gudanar da Sallar Eid-el-Fitr a Jamhuriyar Nijar, bayan da hukumomin kasar suka bada sanarwar ganin wata a daren jiya.
![](https://wikkitimes.com/hausa/wp-content/uploads/2024/04/FB_IMG_1712661516746.jpg)
A cewar Majalisar Musulunci, an ga jinjirin wata a wasu yankuna da dama na ƙasar, irinsu Rural Commune of Bangui a Madaoua, gundumar Misrata ta Agadez, da gundumar Tchirozérine, da Diffa da Tesker kabirou Yarima.
![](https://wikkitimes.com/hausa/wp-content/uploads/2024/04/FB_IMG_1712661510662.jpg)
Shugaban Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani lokacin Sallar Idi na birin Yamai.
![](https://wikkitimes.com/hausa/wp-content/uploads/2024/04/FB_IMG_1712660027874-1024x576.jpg)
![](https://wikkitimes.com/hausa/wp-content/uploads/2024/04/FB_IMG_1712660031829-1024x576.jpg)