Tag: Mazauna
HISBAH ta kama matasa 20 maza da mata saboda yin wanka tare a Kano
Dakarun Hisbah, a karkashin ofireshon Kau da badala, sun samu nasarar kama matasan ne bayan mazauna yankin wurin shakatarwar sun shigar da korafi.
Matsin Rayuwa:Wasu Mazauna Birnin Tarayya Sun Daka Wawa A Ma’ajiyar NEMA
A yau Lahadi ne wasu mazauna babban birnin tarayya Abuja suka wawushe ma'ajiyar kaya mallakar Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA).Lamarin dai...