In ba a Manta ba hukumar Alhazzai ta ƙasa ta sanar da ƙarin Naira miliyan 1.9 ga kowani mahajjati.
Sakamakon wannan sanarwar ya sa Gwamna Abba Gida Gida Ya sanar da bayar da tallafin Naira 500,000 ga kowane mahajjati da ya fito daga jihar.Gwamnan ya bayyana sanarwar ne ta shafin sa na X
Saboda haka maniyyatan da suka ajiye Naira miliyan 4.7 da kuma N4.5 a Hukumar Alhazai ta Jiha a yanzu Naira Miliyan 1.4 kawai za su cika maimakon Miliyan 1.9.