Tag: Mulki
Sansanin Sojin Amurka da Faransa: Dattijan arewa sun gargadi Tinubu
Kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso sun kori sojojin kasashen Amurka da Faransa daga kasashensu tare da maye gurbinsu da rundunar sojoji ta 'Wagner' na kasar Rasha
Jerin Sunayen Mataimakan Gwamnoni Da Aka Tsige Tun Daga 1999 Zuwa Yanzu
Sashi na 188 na kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya na shekarar 1999, ya tanadi dokar tumɓike gwamna ko mataimakin Sa daga karagar mulki ta hanyar...
Ba Na Kewar Shugabancin Najeriya – Cewar Buhari
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a wata zantawa da gidan talabijin na ƙasa NTA ta yi da shi ya bayyana...