Sashi na 188 na kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya na shekarar 1999, ya tanadi dokar tumɓike gwamna ko mataimakin Sa daga karagar mulki ta hanyar tsige shi.
Yayin kafa wannan doka akwai jerin sunayen Mataimakan Gwamnoni da wannan ƙaddara ta hau su, kamar haka
Philip Shaibu jihar Edo
Sani Abubakar Danladi jihar Taraba
Femi Pedro Jihar Lagos
Iyiola Omisore jihar Osun
Kofoworola Bucknor-Akerele Jihar Lagos
Chris Ekpenyong jihar Akwa Ibom
Abiodun Aluko jihar Ekiti
Biodun Olujinmi Jihar Ekiti
late Garba Gadi jihar Bauchi
Peremobowei Elebi jihar Bayelsa
Jude Agbaso Jihar Imo
Sunday Onyebuchi jihar Enugu
Ali Olanusi Jihar Ondo
Eze Madumere Jihar Imo
Simon Achuba Jihar Kogi
Rauf Olaniyan Jihar Oyo
Sai kuma Mahdi Aliyu Gusau daga jihar Zamfara