Tag: Mutane
Ƴan Sanda Sun Kama Wasu Masu Garkuwa Da Mutane A Bauchi
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutane uku da ake zargi da laifin yunƙurin yin garkuwa da mutane. Kakakin...
Sojoji Sun Ceto Wasu Mutane Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Zamfara
Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation Hadarin Daji (OPHD) sun yi nasarar daƙile wani yunkurin yin garkuwa da wasu mutane 10 da ƴan bindiga...
NIN: Kimanin Mutane Miliyan 70 Ne Za Su Rasa Asusun Bankunan Su
Sama mutum miliyan 70 ne ke cikin haɗarin rasa asusun ajiyarsu yayin da dokar da babban bankin Najeriya ya bayar na takaita duk wani asusu da babu Lambobin tantance...
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 9, Sun Yi Garkuwa Da Tsohon Daraktan CBN A Kaduna
Wasu Ƴan Bindiga sun harbe mutum tara a yankin Kwasam da ke ƙaramar hukumar Kauru da kuma unguwar Gwada da ke...
Gwamnatin Jihar Borno Ta Wanke Mutane 500 Da Ake Zargi Ƴan Boki Haram Ne
Gwamnatin jihar Borno ta ce ta wanke mutane 500 da ake zargi da hannu a ayyukan ta’addanci inda aka sallame su daga sansanin...
Ƴan Sanda Sun Kama Wasu Riƙaƙƙun Masu Garkuwa Da Mutane ,Sun Ƙwato Miliyan 9
Jami’an rundunar ƴan sandan babban birnin tarayya Abuja sun kama wasu mashahuran masu garkuwa da mutane bakwai a Abuja, tare da ƙwato...
Ƴan Bindiga Sun Kashe Ƴan Sanda Biyu Sun Sace Mutane Da Dama A Zamfara
A jiya talata ne ƴan bindiga ɗauke da makamai suka kashe ƴan sanda biyu a wani hari da su ka kai ƙauyen Kasuwar Daji...
Hukumar NAPTIP Ta Ceto Mutane 470 Da Aka yi Fataucin Su
Hukumar hana fataucin mutane ta ƙasa, NAPTIP, ta ce ta ceto kimanin mutane 470 da aka yi fataucin su a Katsina a shekarar 2023. Kwamandan...