Tag: NLC
Ku Daina Nuna Mugun Hali A Kan Karin Albashin Ma’aikata – NLC Ta Mayarwa Gwamnonin Martani
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta yi Allah-wadai da kalaman da gwamnonin suka yi na cewa ya kamata jihohi...
Gwamnatin Tarayya Ta Jingine Maganar Karin Albashi
Majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta jingine magana a kan takardar karin albashi har sai shugaban kasa, Bola Tinubu,...
Ranar Dimokradiyya: Muhimman Sakonni 8 Daga Jawabin Tinubu
Da safiyar ranar Laraba ne shugaban kasa, Bola Tinubu, ya gabatar da jawabi ga 'yan Najeriya a bikin ranar...
Jerin Shugabannin Ƙasa Da Suka Yi Ƙarin Mafi Ƙanƙantar Albashi Daga 1954-2024
Tattaunawa da ke cigaba da gudana tsakanin gwamnatin tarayya da ƙungiyar ƙwadago game da mafi karancin albashi wanda har yanzu dai ana...
N60, 000 ta yi yawa a matsayin mafi karancin albashi – Gwamnoni
Gwamnonin jihohi 36 na Najeriya sun yi fatali da batun biyan mafi karancin albashi na N60, 000 da gwamnatin...
Yajin aiki: Gwamnati ta gayyaci NLC tattaunawa a gaggauce
Gwamnatin tarayya ta gayyaci shugabannin kungiyar kwadago (NLC) da takwararta ta TUC domin ganawa a gaggauce dangane da yajin...
Ba Ma Cikin Sabgar Yajin Aikin Kungiyar Ƙwadigo-Likitoci A Kano
Ƙungiyar likitocin Najeriya (NMA) reshen jihar Kano, ta ce likitocin ta da ke aiki a faɗin jihar za su ci gaba...
Babu Abunda Tafiya Yajin Aiki Zai Ƙara Sai Matsi-Gwamnan Bauchi Ga NLC
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi kira ga ƙungiyoyin ƙwadago (NLC) da su dubi Allah su sake dubi ga yajin aikin da suke shirin...