Tag: Tsaro
Ƴan Siyasar Arewa Sun Watsawa Mutane Ƙasa A Ido – Shehu Sani
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsaƙiya, Shehu Sani, ya danganta matsalar tsaro da tattalin arzikin da ke addabar yankin Arewa ga...
Shugaban ‘Yan Bindiga Ya Yi Alkawarin Bawa Manoma Kariya Daga ‘Yan Ta’adda A Zamfara
Mazauna yankin Magami dake karkashin karamar hukumar Gusau a jihar Zamfara sun shiga cikin rudani bayan sanannen shugaban 'yan...
An Buƙaci Tinubu Ya Tsawatar Kan Cin Zarafin Ƴan Jarida
Cibiyar ci gaban jama’a da masu zaman kansu (PPDC) ta buƙaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gargadi jami’an tsaro game da...
Matakai 6 Da Gwamnati Za Ta Dauka Domin Magance Rashin Tsaro – Kaftin Bakoji Mai Ritaya
WikkiTimes Hausa ta tattauna da mai nazarin tsaro, Ambasada Abdullahi Bakoji Adamu, Kaftin mai ritaya a rundunar sojin Najeriya,...
PSC ta saki sunayen mutum 10,000 da aka dauka aikin Dansanda
Hukumar kula da 'Yansanda (PSC) ta saki jerin sunayen mutane dubu goma da suka samu nasarar samun aiki a...
Salon Dabarun Tsaro Da Tinubu Ya Kawo Abin Birgewa Ne-Gwamnatin Birtaniya
Babban Kwamishinan Biritaniya a Najeriya, Dr. Richard Montgomery, ya ce tabbas Ingila ta yi matuƙar yabawa da irin dabarun tsaro da Shugaba Tinubu ya...
Jos: An kama wani matashi daure da jigidar bama-bamai a harabar banki
Najeriya ta shafe shekaru 20 tana fama da aiyukan ta'addanci da suka hada da satar mutane domin neman kudin fansa, tayar da bama-bamai a wuraren taron jama'a da sauransu.
Gawurtaccen dan bindiga, Kachallah Mai Daji, ya shiga hannu
'Yan bindigar daji sun dade suna cin karensu babu babbaka a jihohin arewa maso yamma musanman a jihohin Katsina, Sokoto, da Zamfara.