Tag: Gombe
Ana nuna mana wariya – Gwamnonin jihohin arewa maso gabas sun zayyana matsalolinsu
Gwamnonin jihohin arewa maso gabas sun bayyana takaicinsu bisa abinda suka kira 'wariya' da gwamnatin tarayya ke nuna musu a rabon manyan aiyuka a tsakanin sassan kasar nan.
Guguwa Ta Yi Ajalin Yarinya,Mutum 15 Sun Raunata A Gombe
Nannauyan guguwa ta yi Ajalin wata yarinya tare da jikkata mutane 15 da kuma lalata dukiyoyi na miliyoyin Naira a Yankin Wuro Hampate,...
Yadda Bincike Ya Gano Muhimmancin Zobo Ga Masu Cutar Hawan Jini
Al'ummar ƙasar Hausa sun yi amanna da Zobo, wanda a turance ake ce masa Hibiscus, Shi Dai zoɓo an Yi Ittifaqi cewr sinadari...
Yara Da Matasa 30 Sun Mutu A Jihar Gombe Sanadiyar Ɓullar Wata Cuta
Al ‘ummar yankin karamar hukumar Nafada a Jihar Gombe suna fuskantat wani yanayi mai tsoro da fargaba sakamakon bullar...
Ƴan Sanda Sun Musunta Iƙirarin Jami’an NSCDC Kan Shigar Ƴan Bindiga Jihar Gombe
Rundunar ‘Yan sandan Najeriya reshen jihar Gombe ta yi watsi da ikrarin rundunar tsaron NSCDC dake aiki a jihar,...
Matasa A Najeriya Sun Bayyana Takaicinsu Kan Rashin Nasarar Aishatu Binani A Kotun Ƙoli
Wasu matasa a jihar Gombe sun bayyana rashin jin dadin game da korar ƙarar da kotun ƙolin Najeriya ta...
Gwamnatin jihar Gombe ta rabawa masu ƙaramin ƙarfi kayan abinci
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya na Jihar Gombe, ya ƙaddamar da rabon tallafin kayan abinci karo na biyu da nufin...
Bikin Kirsimeti:Ƴan Sanda Sun Hana Wasan Wutar Knockout A Gombe
Kwamishinan ƴan sanda a jihar Gombe, Hayatu Usman, yace hukumar ta kafa dokar hana saida ko amfani da knockout a Gombe Hakan na kunshe...