Ƴan Sanda A Abuja Sun Kama Riƙaƙƙun Ƴan Bindiga Tare Da Ƙwato Kuɗin Fansa

Runduanr ’Yan Sanda Naira ta kama su ne da kufin fansa Naira miliyan tara a hannunsu da kuma makamai da rigar sulke da guraye da layoyi da kuma miyagun kwayoyi.

Kakakin rundunar CP Benneth Igweh, ya ce kudin da aka kama na fansa ne da dangin wani da suka sace suka biya

Da yake gabatar da su a safiyar Laraba, ya bayyana cewa wadanda ake zargin sun fito ne daga jihohin Naje, Filato, Katsina, Kaduna, Borno da kuma Abuja.

cewarsa, sun amsa zargin da ake musu, kuma suna da hannu a garkuwa da mutae da aka yi a Abuja.

“Ana ci gaba da bincike kafin a gurfanar da su a kotu,” in ji shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Most Read

Latest stories